Mat 9:1-3 Littafi Mai Tsarki (HAU)

1. Da ya shiga jirgi, ya haye ya je garinsu.

2. Sai aka kawo masa wani shanyayye, kwance a gado. Da Yesu ya ga bangaskiyarsu, sai ya ce wa shanyayyen, “Ɗana, ka yi farin ciki, an gafarta maka zunubanka.”

3. Sai waɗansu malaman Attaura suka ce a ransu, “Wannan mutum, ai, saɓo yake!”

Mat 9