14. Lokacin da muka tashi daga Kadesh-barneya zuwa lokacin da muka haye rafin Zered, shekara talatin da takwas ne. Duk wannan lokaci dukan waɗanda suka isa yaƙi suka murmutu kamar yadda Ubangiji ya rantse a kansu.
15. Hakika kuwa ikon Ubangiji ya buge su har suka hallaka ƙaƙaf.
16. “Sa'ad da dukan waɗanda suka isa yaƙi suka mutu,
17. sai Ubangiji ya yi mini magana, ya ce,