Luk 9:30-32 Littafi Mai Tsarki (HAU)

30. Sai ga mutum biyu na magana da shi, wato Musa da Iliya.

31. Sun bayyana da ɗaukaka, suna zancen ƙaura tasa ne, wadda yake gabannin yi a Urushalima.

32. Sai kuma Bitrus da waɗanda suke tare da shi, barci ya cika musu ido, amma da suka farka suka ga ɗaukakarsa, da kuma mutum biyun nan tsaye tare da shi.

Luk 9