13. Ubangiji ya ce, “A wannan shekara ta hamsin ta murna kowa zai koma mahallinsa.
14. In ka sayar, ko ka sayi gona a wurin ɗan'uwanka, Ba'isra'ile, kada ku cuci juna.
15. Idan za ka yi sayayya a wurin maƙwabcinka, sai ka lura da yawan shekarun da za ka mora kafin shekara ta hamsin ta murna ta kewayo.