27. Zuciyata ta jarabtu ke nan a asirce,Ni da kaina ina sumbatar hannuna,
28. Wannan ma zai zama laifi ne wanda alƙalai za su hukunta,Gama na zama munafukin Allah Mai Iko Dukka ke nan.
29. “Idan na yi murna saboda wahala ta sami maƙiyana,Ko na yi fariya saboda mugun abu ya same shi,
30. Ban yi zunubi da bakina ba,Ban nemi ran wani ta wurin la'anta shi ba.