17. “Yanzu ka saurara, ya Ayuba, ga abin da na sani.
18. Mutane masu hikima sun koya mini gaskiyaWadda suka koya daga wurin kakanninsu,Ba su kuwa ɓoye mini asirin kome ba.
19. Ƙasaru 'yantacciya ce daga baƙiBa wanda zai raba su da Allah.
20. “Mugun mutum mai zaluntar sauran mutaneZai kasance da wahala muddin ransa.