Ayu 13:1-2-3 Littafi Mai Tsarki (HAU)

1-2. “Duk abin da ka hurta, na taɓa jinsa,Na gane da shi sarai.Iyakar abin da kuka sani, ni ma na sani.Ba ku fi ni da kome ba.

3. Amma da Allah nake jayayya, ba da ku ba,Ina so in yi muhawara da shi a kan ƙarar da nake da ita.

Ayu 13